Buhari ya gana da sanatoci yan jam’iyar APC

[ad_1]








A daren yau Laraba shugaban kasa, Muhammad Buhari ya gana da yan majalisar dattawa da aka zaba karakashin jam’iyar APC mai mulki.

Ganawar da shugaban kasar ya yi da yan majalisar bata rasa nasaba da sauya shekar da wasu daga cikin yan jam’iyar ta APC su kayi.

Masana da dama na ganin sauya shekar da wasu daga cikin yan majalisar suka yi ka iya kawowa jam’iyar cikas a zaben shekarar 2019.

A baya dai shugaban ya sha nanata cewa ba zai tsoma baki ba akan rikicin dake faruwar a jam’iyar ta APC.




[ad_2]

More News

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...

An fara rushe wasu gine-gine 500 a kasuwar Karmo dake Abuja

Hukumar FCTA dake kula da birnin tarayya Abuja ta fara rushe gine-gine sama da 500 da aka yi ba bisa ka'ida ba a kasuwar...

Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa

A ranar Alhamis ne shugaba Bola Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa, a ziyarar da Faye ya...

NEMA ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo dasu gida daga ƙasar Chad

Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta ce ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo da su bayan da su ka maƙale...