Buhari ya gana da gwamnonin APC

Shugaban kasa, Muhammad Buhari yayi wata ganawa da gwamnonin jam’iyar APC a fadar Aso Rock.

Babau wata sanarwa da aka fitar kan dalilin taron sai dai wata majiya ta bayyana cewa taron baya rasa nasaba da zaben mutumin da zai yi wa jam’iyar APC takarar mataimakin shugaban kasa.

Tun bayan kammala zaben fitar da gwani da ya bawa tsohon gwamnan jihar Lagos, Bola Ahmed Tinubu nasara ake ta kai ruwa rana musamman wajen ganin mutumin da ya dace ya yi masa mataimaki.

Wasu majiyoyi na kusa da Tinubu sun bayyana cewa hankalin sa yafi kwanciya da tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima a matsayin mataimaki.

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...