Bandits Kidnapped 80 Children in Zamfara State

On Friday morning, bandits kidnapped no fewer than 80 children in Tsafe Local Government Area of Zamfara State. The victims, aged between 12 and 17, were reportedly in the bush fetching firewood when the attackers surrounded and marched them into the forest, according to BBC Hausa.

Parents of the abducted children, who spoke to the British broadcaster, expressed their distress over the incident. Despite various government interventions, bandit activities persist in Zamfara, with hundreds of schoolchildren having been kidnapped and some released after ransoms were paid.

At the time of BBC’s report, the abductors had not yet contacted the parents with any demands.

More News

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Majalisar dokokin Zamfara ta tsige kakakinta saboda tsanantar rashin tsaro a jihar

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige kakakinta, Bilyaminu Moriki, tare da nada Bashar Gummi, a matsayin kakakin majalisar. Hakan ya biyo bayan kudirin da dan...

Ƴan bindiga sun kashe mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da kisan mutane shida da wasu ‘yan bindiga suka yi a karamar hukumar Faskari a jihar. Jami’in hulda...

Sace-sacen motoci ya yawaita a Adamawa—Ƴan sanda

Ana ci gaba da samun karuwar sace-sacen motoci a jihar Adamawa, kamar yadda rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar. Rundunar ‘yan sandan ta bayyana haka...