Ba za mu iya biyan naira 60,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ba

Gwamnonin jihohin Najeriya 36 sun ce kudirin biyan mafi karancin albashi na Naira 60,000 da gwamnatin tarayya ta yi ba zai dore ba kuma ba za su iya aiwatarwa ba.

Wata sanarwa da mukaddashin daraktan yada labarai da hulda da jama’a na kungiyar Mrs.  Halima Ahmed, ta bayyana cewa idan aka ba su izinin tashi sama, jihohi da dama za su yi amfani da duk wani kason da suke samu daga asusun tarayya wajen biyan albashin ma’aikata ne.

Gwamnonin sun yi kira ga mambobin kwamitin uku da su amince da mafi karancin albashin da zai yi daidai kuma ya dore.”

Kungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) ta amince cewa za a kara sabon mafi karancin albashi. 

Kuma Kungiyar ta jajantawa kungiyoyin kwadago a kokarinsu na neman karin albashi.

More News

Zanga-zanga: An jibge ƴan sanda 4200 a Abuja

Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta tura ƴan sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haƙuri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...