Atiku ya ziyarci Wike

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar wanda jam’iyar PDP ta tsayar a matsayin dantakarar ta a zaben 2023 ya ziyarci gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a gidansa dake Abuja.

Wike shi ne wanda yazo na biyu a zaben fitar da gwani da jam’iyar PDP ta gudanar ranar Asabar a Abuja.

A cikin wani sako da ya wallafa a soshiyal midiya Atiku ya ce ya kai ziyarar ne domin ganin cewa an tafi tare da kowa a inuwar jam’iyar PDP.

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...