Atiku ya lashen zaben fitar da gwani na PDP

Tsohon mataimakin shugaban kasa,Atiku Abubakar ya lashe zaben fitar da gwani da na takarar shugaban kasa da jam’iyar PDP ta gudanar a birnin tarayya Abuja.

Atiku ya lashe zaben ne da kuri’u 371 inda gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike yazo na uku da kuri’u 237 tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki shi ne mutumin da yazo na hudu da kuri’u 70 sai gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel yazo na hudu da kuri’u 38.

A jawabinsa na murnar lashe zaben da yayi, Atiku yayi alÆ™awarin haÉ—akan al’umma sake ginawa da kuma ciyar da kasa gaba.

More News

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...

Delta: An dawo da gawarwakin sojojin da aka kashe Abuja don yi musu jana’iza

Gawarwakin sojojin da aka kashe a jihar Delta kwanan nan sun isa maƙabartar sojoji ta kasa da ke Abuja. Gawarwakin sun iso ne da misalin...