Atiku ya lashen zaben fitar da gwani na PDP

Tsohon mataimakin shugaban kasa,Atiku Abubakar ya lashe zaben fitar da gwani da na takarar shugaban kasa da jam’iyar PDP ta gudanar a birnin tarayya Abuja.

Atiku ya lashe zaben ne da kuri’u 371 inda gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike yazo na uku da kuri’u 237 tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki shi ne mutumin da yazo na hudu da kuri’u 70 sai gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel yazo na hudu da kuri’u 38.

A jawabinsa na murnar lashe zaben da yayi, Atiku yayi alÆ™awarin haÉ—akan al’umma sake ginawa da kuma ciyar da kasa gaba.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]