Asisat: ‘Yar wasan Barcelona ta yi tsokaci kan Ramadana

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

‘Yar kwallon Najeriya Asisat Oshoala da ke taka leda a Barcelona

Tauraruwar ‘yar kwallon Najeriya kuma ta Æ™ungiyar mata ta Barcelona, Asisat Oshoala ta bayyana abin da take ji game da kasancewar yau Juma’a a matsayin ranar azumin Ramadana 29.

Kamar yadda kuke gani, Oshoala ta wallafa a Twitter cewa: “Na 29….#Ramadan”.

Sai dai BBC ba ta iya fahimtar me ‘yar kwallon ke nufi ba; murna ce ko alhinin rabuwa da Ramadana.

Amma muna fatan ku za ku iya fahimta – musamman ma waÉ—anda korona ta haramta wa ganawa da abar Æ™aunarsu Æ™wallon Æ™afa.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...