Tauraruwar ‘yar kwallon Najeriya kuma ta Æ™ungiyar mata ta Barcelona, Asisat Oshoala ta bayyana abin da take ji game da kasancewar yau Juma’a a matsayin ranar azumin Ramadana 29.
Kamar yadda kuke gani, Oshoala ta wallafa a Twitter cewa: “Na 29….#Ramadan”.
Sai dai BBC ba ta iya fahimtar me ‘yar kwallon ke nufi ba; murna ce ko alhinin rabuwa da Ramadana.
Amma muna fatan ku za ku iya fahimta – musamman ma waÉ—anda korona ta haramta wa ganawa da abar Æ™aunarsu Æ™wallon Æ™afa.