Asisat: ‘Yar wasan Barcelona ta yi tsokaci kan Ramadana

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

‘Yar kwallon Najeriya Asisat Oshoala da ke taka leda a Barcelona

Tauraruwar ‘yar kwallon Najeriya kuma ta Æ™ungiyar mata ta Barcelona, Asisat Oshoala ta bayyana abin da take ji game da kasancewar yau Juma’a a matsayin ranar azumin Ramadana 29.

Kamar yadda kuke gani, Oshoala ta wallafa a Twitter cewa: “Na 29….#Ramadan”.

Sai dai BBC ba ta iya fahimtar me ‘yar kwallon ke nufi ba; murna ce ko alhinin rabuwa da Ramadana.

Amma muna fatan ku za ku iya fahimta – musamman ma waÉ—anda korona ta haramta wa ganawa da abar Æ™aunarsu Æ™wallon Æ™afa.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...