APC ta gudanar da yakin neman zabe a jihar Lagos

Jam’iyar APC ta gudanar babban taron yakin neman zaben takarar shugaban kasa da kuma na gwamna a jihar Lagos.

Taron ya samu halartar dubban magoya baya daga ciki da kuma wajen jihar.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]