Hausa APC ta gudanar da yakin neman zabe a jihar Lagos by Sulaiman Saad November 26, 2022 WhatsAppFacebookTwitter Jam’iyar APC ta gudanar babban taron yakin neman zaben takarar shugaban kasa da kuma na gwamna a jihar Lagos. Taron ya samu halartar dubban magoya baya daga ciki da kuma wajen jihar. More News Hausa An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote Muhammadu Sabiu - April 23, 2024 0 Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar... Read more Hausa Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano Sulaiman Saad - April 22, 2024 0 Jam'iyar NNPP ta karÉ“i magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karÉ“i... Read more Hausa Sojoji sun gano masana’antar Æ™era bom a jihar Borno Sulaiman Saad - April 22, 2024 0 Dakarun rundunar sojan Najeriya sun gano wata masana'anta da mayaÆ™an kungiyar ISWAP suke Æ™era bama-bamai. Masana'antar Æ™era bama-bamai an gano ta ne a Abulam-BUK dake... Read more Hausa Atiku ya ziyarci Abdul Ningi Sulaiman Saad - April 22, 2024 0 Tsohon mataimakin shugaban Æ™asa, Atiku Abubakar ya ziyarci dakataccen É—an majalisar dattawa sanata, Abdul Ningi dake wakiltar mazaÉ“ar Bauchi ta tsakiya a majalisar dattawa. Atiku... Read more