An yi taron addu’a a Jigawa kan rashin tsaro da matsin rayuwa

Wata kungiyar jin Æ™ai mai suna Sawaba Humanitarian Initiative ta gudanar taron addu’a na musamman domin kawo Æ™arshen matsalar tsaro da tattalin arziki dake wahalar da Æ´an Najeriya.

An gudanar da taron addu’ar ne a Dutse babban birnin jihar Jigawa bayan da duk Æ™oÆ™arin da jami’an tsaro suka yi na hana taron ya ci tura.

Daruwan-ÆŠaruwan mutane da suka halarci taron addu’ar sun bayyana damuwarsu kan makomar Æ™asarnan dai-dai  lokacin da yunwa, cututtuka da talauci ke cigaba da kashe mutane a kullum a yayin da waÉ—anda suke kan mulki a ke cigaba da nuna ko-in-kula kan halin da ake ciki.

Da yake magana bayan taron addu’ar, shugaban Æ™ungiyar Sawaba Humanitarian Initiative na Æ™asa, Kwamared Umar ÆŠanjani Hadejia ya ce halin da ake ciki na nema yafi Æ™arfin talaka.

“Sai da na kasa riÆ™e hawaye bayan da naga yadda yunwa take wahalar da tsofaffi da yara ar Æ™auyukan Jigawa,”

“Babu É—an siyasa mai hankali da zai yi bacci lafiya bayan ganin abun da na gani a Æ™auyuka da dama,” ya ce .

Ya ce za gudanar da irin wannan addu’ar a Æ™ananan hukumomin jihar.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...