An tsaurara matakan tsaro gabanin ziyarar Buhari a Lagos

An tsaurara matakan tsaro a birnin Lagos gabanin zuwan shugaban kasa Muhammad Buhari.

An jibge tarin jami’an tsaro daban-daban a wurin sauka da tashin shugaban kasa dake filin jirgin sama na Murtala Muhammad dake Lagos.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN ya rawaito cewa shugaban kasa Buhari zai kai ziyara daga ranar 23 ga watan Janairu zuwa 24 inda zai kaddamar da wasu ayyuka daban-daban.

Sojojin sama, sojojin ruwa, jami’an tsaron Civil Defence da yan sanda na daga cikin jami’an tsaron da aka girke a wurare na musamman daban-daban a jihar.

A cikin ayyukan da Buhari zai kaddamar sun haÉ—a da tashar jiragen ruwa, layin jirgin kasa, kamfanin shinkafa da kuma cibiyar Randle ta yada tarihi da al’adun Yarabawa.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...