An sako malamai da ‘ya’yansu da aka sace daga Jami’ar Abuja

Rahotanni daga Najeriya sun nuna cewa ‘yan bindigar da suka sace wasu malamai da ‘ya’yansu daga Jami’ar Abuja sun sake su.

Wata sanarwa da Jami’ar Abuja ta fitar ranar Juma’a ta tabbatar da sako ma’aikatan nata da aka yi garkuwa da su ranar Talata.

Sanarwar, wacce shugaban jami’ar ya fitar, ta ce haÉ—in gwuiwar jami’an tsaron Najeriya da ta hada da sojoji da Æ´an sanda da jami’an DSS ne suka ceto duka mutanen.

More News

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...

APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam'iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. ...

Yadda rikici a kan gishirin N20 ya yi sanadiyyar mutuwar wani mutum a Kano

Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin,...

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan IPOB 5

Dakarun rundunar sojan Najeriya da kuma ta rundunar sojan ruwan Najeriya a ranar Talata sun kashe mayaƙan ƙungiyar IPOB guda biyar a yayin musayar...