An sako karin mutane uku daga cikin fasinjojin jirgin kasar Abuja-Kaduna

Yan bindiga sun sako karin mutane uku daga cikin wadanda suka yi garkuwa da su a jirgin kasar da ya ta shi daga Abuja zuwa Kaduna .

A cikin wata ganawa da yayi da gidan rediyon BBC Hausa daya daga cikin mutanen da aka sako ya ce bashi da masaniyar biyan kudin fansa kafin a sako su.

Ya bayyana cewa sun sha bakar ukuba a hannun yan bindiga a kwanakin da suka shafe a hannunsu.

Sakin nasu na zuwa ne sama da wata hudu bayan da yan bindigar suka sace su akan hanyar su ta komawa daga Abuja zuwa Kaduna.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]