An kwaso yan Najeriya 69 daga kasar Lebanon – AREWA News

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa karin yan Najeriya 69 aka kwaso daga kasar Lebanon a ranar Lahadi da taimakon gwamnatin kasar Lebanon.

Ministan harkokin waje Geoffrey Onyeama shi ne ya bayyana haka cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter.

Ya ce cikin mutanen da aka dawo da su gidan akwai yan mata 50 da aka yi fataucinsu da kuma wasu matafiya 19 da suka makale a kasar.

Ministan ya mika sakon godiya ga jakadan kasar Lebanon a Najeriya, Houssam Diad da kuma Ambasada Goni Zannabura jakadan Najeriya a kasar Lebanon.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miƙata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...