Rundunar Æ´an sandan jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da karkatar da kayan tallafin abinci da gwamnatin ta samar.
Mutanen da aka kama sun haÉ—a da mataimaki na musamman ga gwammnan Kano, Tasi’u Al’amin Roba da kuma AbdulÆ™adir Muhammad an kama su ne a wani É—akin ajiye kayayyaki dake unguwar SharaÉ—a a birnin Kano.
A cewar kwamishinan Æ´an sandan jihar, Mohammed Usaini Gumel an kama mutanen ne lokacin da suke sauya buhunan shinkafa da na Masara mai É—auke da hoton gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ya zuwa wasu buhunan na daban da babu hoto ko suna a jiki.
Kwamishinan ya ce rundunar ta kaddamar da bincike domin gano buhunan masara da na shinkafa nawa aka sauya buhu aka kuma sayar.