An kama masu garkuwa da mutane akan hanyar Kaduna zuwa Abuja

[ad_1]








Rundunar Æ´ansandan Najeriya ta samu nasarar kama gungun wasu yan fashi da makami da kuma masu garkuwa da mutane.

Yan fashin suna gudanar da mummunan sana’ar tasu akan hanyar Kano-Kaduna-Abuja.

Bata garin na amfani ne da kayan sojoji wajen yin fashi da makami da kuma garkuwa da mutane.

Mataimakin kwamishinan Æ´ansanda, Abba Kyari shine ya jagoranci kama su.

Mutanen sun amince da yin garkuwa da mutane tare da kashe wasu mutanen da dama akan hanyar Kano zuwa Kaduna da kuma Kaduna zuwa Abuja.

Kayayyaki da aka samu a wurinsu sun hada da kakin sojoji, bindigogi biyu kirar Ak-47.

Hanyar Abuja zuwa Kaduna ta zama wata matattarar masu garkuwa da mutane inda hakan yake jefa fargaba da tsoro ga matafiya dake bi ta hanyar.

A lokuta da dama wasu matafiya dake zuwa Abuja na shiga jirgin kasa daga Kaduna.




[ad_2]

More News

Matatar mai ta fatakwal za ta iya fara aiki a ƙarshen watan Yuni

Matatar mai ta Fatakwal mai tace mai ganga 210,000 a kowacce rana na iya fara aiki a karshen watan Yuli bayan dogon lokaci. Jami’in hulda...

Peter Obi Ya Ziyarci Mutanen Da Su Ka Ƙone Sakamakon Wutar Da Wani Ya Cinnawa   Masallaci A Kano

ÆŠan takarar shugaban Æ™asa  a zaÉ“en 2023 Æ™arÆ™ashin jam'iyar Labour Party (LP) Peter Obi ya ziyarci mutanen da wani matashi ya cinnawa wuta a...

An sanar da zaman makoki na kwana biyar saboda mutuwar shugaban kasa a Iran

Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya sanar da zaman makoki na kwanaki biyar saboda rasuwar shugaban kasar Ibrahim Raisi...

Najeriya za ta dena shigo da man fetur a cikin watan Yuni – Dangote

Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan...