An kama Hudu Ari kwamishinan zaben Adamawa

Ƴan sanda sun kama Barista Hudu Yunusa-Ari, kwamishinan zabe na jihar Adamawa, wanda aka dakatar saboda sanar da sakamakon zaÉ“en jihar ba bisa ka’ida ba.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ƴan sandan jihar, Muyiwa Adejobi, shi ne ya tabbatar da hakan a ranar Talata.

Ya ce kuma ana binciken wasu daga cikin mutanen da suka taka rawa a cece-kucen da Ari ya haifar.

Yunusa-Ari dai ya janyo ce-ce-ku-ce ne bayan da ya ayyana Sanata Aisha Dahiru, wanda aka fi sani da Binani, ta jam’iyyar APC a matsayin wadda ta lashe zaben a lokacin da ba a kammala tattara sakamakon zaben ba.

More News

Ribadu ya koka kan yadda jami’an tsaro suke sayarwa da Æ´an ta’adda bindigogi

Mai bawa shugaban shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce wasu daga jami'an Æ´an sanda da kuma sojoji suna É—aukar bindigogi daga...

Gwamnan Legas Sanwo-Olu ya kara mafi ƙarancin albashi zuwa naira 85,000

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma'aikatan jihar.Sanwo-Olu ya bayyana hakan...

Sama da mutane 100 aka tabbatar sun mutu a gobarar hatsarin tankar mai a Jigawa

Rundunar Æ´an sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan...

Sojoji sun kashe É—an Boko Haram a Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa HaÉ—in Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso...