An kai wa gwamnan Kogi hari

Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun dakile wani yunkurin kashe gwamnan jihar Yahaya Bello a kan hanyarsa ta zuwa wani aiki daga Lokoja zuwa Abuja.


Sanarwar da kwamishinan yada labarai da sadarwa na jihar, Kingsley Fanwo ya fitar a Abuja, ya ce an kai harin ne da misalin karfe 4 na yamma a ranar Lahadi.


Ya ce: “Maharan da ke sanye da kakin soji sun tare ayarin motocin Gwamnan suka yi ta harbe-harbe kan motarsa da sauran motocin da ke cikin ayarin. Sai da jami’an tsaro da ke tare da Gwamnan suka shiga cikin gaggawa domin dakile shirin shedan na sojojin da ba a san ko su waye ba.

More News

Dakarun Najeriya sun cafke wasu Æ´an’aiken Æ´anbindiga a Kaduna

Sojoji sun kama wasu mutum biyu da ake zargi da kaiwa 'yan bindiga sakonninsu a kasuwar ƙauyen SCC da ke ƙaramar hukumar Kachia a...

An ƙona sakatariyar ƙananan hukumomi 2 a jihar Rivers

Wasu da ake kyautata zaton ɓatagari ne sun ƙona wani sashe na sakatariyar ƙananan hukumomin Eleme da Ikwerre dake jihar Rivers. Ƙona ginin na zuwa...

Ƴansanda sun hallaka masu garkuwa da mutane

Ƴansanda sun hallaka wasu masu garkuwa da mutane uku da ake zargin sun yi yunkurin yin garkuwa da matar wani dan majalisar dokokin jihar...

Ƴanbindiga sun hallaka wani shugaban APC a Kebbi

Wasu ‘yan bindiga sun harbe Bako Bala, shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Suru a jihar Kebbi, a yayin wani yunkurin yin garkuwa da...