An hallaka mutane a Borno

Akalla mutane biyar ne suka mutu sannan wasu 11 suka jikkata bayan wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun harba makamin roka a wani gari a jihar Borno.

Wasu kwamandojin mayakan jihadi biyu sun shaida wa kamfanin dilancin labaren AFP a ranar Lahadi cewa mayakan da dama sun yi yunkurin kutsawa garin Damboa da yammacin Juma’a amma sun fuskanci turjiya daga jami’an tsaron da ke aiki tare da sojojin.

Harin dai shi ne na baya bayan nan a rikicin jihadi a Najeriya na tsawon shekaru 14 a yankin arewa maso gabas, inda mutane 40,000 suka mutu yayin da sama da miliyan biyu suka rasa muhallansu sakamakon yakin tun shekara ta 2009.

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...