An fitar da hoton yan ta’addar da suka tsere daga gidan yarin Kuje

Hukumar kula da gidajen gyaran Hali ta Najeriya ta fitar jerin wasu hotuna na mutane 69 da ta bayyana da yan taaddar Boko Haram da suka tsere daga gidan yarin Kuje.

Hukumar ta bayyana haka ne cikin wani sako da ta wallafa a shafinta na Intanet.

Sakon mai dauke da hotunan yan ta’addar ya nemi jama’a su taimaka wajen bayar da bayanan da za su kai ga kama su.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...