An ceto mutane 9 daga wani ginin bene da ya ruguzo a jihar Niger

Mutane 9 aka samu nasarar cetowa daga wani ginin bene mai hawa É—aya da ya ruguzo a yankin Sabon Gwari dake garin Minna babban birnin jihar Niger.

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, Wasiu Abiodun mai magana da yawun rundunar Æ´an sandan jihar Niger ya ce ana amfani da ginin ne a matsayin rumbun ajiye kayayyaki.

Ya ce ginin ya ruguzo ne da misalin Æ™arfe 2:30 na ranar Juma’a.

Rahotanni sun bayyana cewa wasu mutane da ba a san yawansu ba ne ake tunanin baraguzan ginin ya binne su.

Abiodun ya ce biyu daga cikin mutanen da aka ceto sun samu karamin rauni.

An kai waÉ—anda aka ceto ya zuwa Babban Asibitin Minna domin samun kulawar likita.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...