An bawa Ganduje da matarsa sarautar gargajiya a Ibadan

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da maidakinsa, Hafsat Abdullahi Umar sun samu sarautar gargajiya daga masarautar Ibadan ta jihar Oyo.

Olubadan, Dr. Lekan Balogun shi ne ya jagoranci bikin nadin sarautar a wani kasaitaccen biki da aka gudanar ranar Asabar a Ibadan.

An DAI nada Ganduje sarautar Aare Fiwajoye yayin da maidakinsa kuma aka bata sarautar Yeye Aare Fiwajoye.

Manyan bakin da suka halarci wurin taron sun hada da Bola Ahmad Tinubu dan takarar shugaban kasa a jam’iyar APC.

More News

Sabon gwamnan Taraba ya tsige kantomomin ƙananan hukumomi

Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya amince da rusa kwamitin riko na kananan hukumomi goma sha shida na jihar nan take. Rushewar wanda ke kunshe...

Abba Kabir ya kori shugaban hukumar jin dadin alhazan Kano

Kasa da sa’o’i 24 da hawan kujerar shugabancin jihar Kano, da sanyin safiyar Talatar nan ne Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kori...

Yadda Buhari ya isa Daura bayan zamowa tsohon shugaban Najeriya

A yau Litinin ne shugaba Buhari ya isa mahaifarsa ta Daura bayan mika mulki ga Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Tinubu dai ya zama shugaban...