An bawa Ganduje da matarsa sarautar gargajiya a Ibadan

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da maidakinsa, Hafsat Abdullahi Umar sun samu sarautar gargajiya daga masarautar Ibadan ta jihar Oyo.

Olubadan, Dr. Lekan Balogun shi ne ya jagoranci bikin nadin sarautar a wani kasaitaccen biki da aka gudanar ranar Asabar a Ibadan.

An DAI nada Ganduje sarautar Aare Fiwajoye yayin da maidakinsa kuma aka bata sarautar Yeye Aare Fiwajoye.

Manyan bakin da suka halarci wurin taron sun hada da Bola Ahmad Tinubu dan takarar shugaban kasa a jam’iyar APC.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...