Ambaliya ta shafi sama da mutum 33,000 a Najeriya

A shekarar 2023, Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta bayyana cewa sama da mutane 33,000 ne ambaliyar ruwa ta shafa a jihohi goma na Najeriya.

Daraktar Tsare-tsare, Bincike da Hasashen NEMA, Hajiya Fatima Kasim, ta bayyana haka a wajen taron hadin gwiwa na gaggawa, ranar Alhamis a Abuja.

A cewar NEMA, abubuwan da ke haifar da ambaliyar ruwa a kowace shekara sun hada da rashin isassun gine-gine da tsarin gine-gine, rashin tsarin magudanar ruwa, rashin kula da sharar gida, da ayyuka masu cutarwa kamar sare bishiyoyi da sauyin yanayi.

Har ila yau, Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen za a samu ruwan sama wanda ya fi yadda aka saba a bana, lamarin da ke janyo yawaitar ambaliya a kananan hukumomi 178 da ke fadin jihohi 32 da kuma babban birnin tarayya (FCT).

More News

Ƴansanda sun kama muggan ƴan fashi da makami

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a...

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riÆ™aƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 Æ™irar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...