Gwamnatin jihar Adamawa ta tsawaita lokacin komawar ɗaliban jihar makarantunsu domin fara zangon karatu na uku saboda annobar cutar ƙyanda. A wata sanarwa ranar Litinin, A’isha Umar babbar sakatariyar ma’aikatar
Gwamnatin jihar Adamawa ta tsawaita lokacin komawar ɗaliban jihar makarantunsu domin fara zangon karatu na uku saboda annobar cutar ƙyanda. A wata sanarwa ranar Litinin, A’isha Umar babbar sakatariyar ma’aikatar