Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja ta tabbatar da Julius Abure a matsayin halastaccen shugaban jam’iyar Labour Party na ƙasa. A ranar Laraba kotun ɗaukaka ƙarar ta jingine hukuncin babbar kotun
Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja ta tabbatar da Julius Abure a matsayin halastaccen shugaban jam’iyar Labour Party na ƙasa. A ranar Laraba kotun ɗaukaka ƙarar ta jingine hukuncin babbar kotun