Filin jirgin sama na kasa da kasa na Nnamdi Azikiwe na Abuja Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani kan batun binciken da jami’ai suka gudanar kan tsohon mataimakin shugaban kasar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Filin jirgin sama na kasa da kasa na Nnamdi Azikiwe na Abuja Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani kan batun binciken da jami’ai suka gudanar kan tsohon mataimakin shugaban kasar
City ta doke United da ci 3-1 – abin da ya sa ta hawa teburin gasar firimiya Kocin Manchester United Jose Mourinho ya ce Manchester City ta yi galaba ne
Hakkin mallakar hoto Shugaban hukumar INEC Farfesa Mahmood Yakubu A ranar Litinin 12 ga watan Nuwamba ne hukumar zabe a Najeriya za ta kammala aikin baje-kolin sunayen masu jefa kuri’a
Ita dai ziyarar jajen da gwamnan jihar Taraban ya kai yankin na Mambilla, na zuwa ne a dai-dai lokacin da aka shafe watanni goma sha bakwai da tashe-tashen hankulan, batun
Wani jigo a tafiyar Atiku Abubakar, dan takarar shugabancin Najeriya a babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Injiniya Gambo Bichi, ya shaida wa BBC cewa, su ba su taba ganin irin
Hatsarin mota ya rutsa da motar babban hafsan sojan Najeriya, Tukur Yusuf Buratai. Lamarin ya faru ne akan hanyar Abuja zuwa Kaduna a wajejen Jere. Hedkwatar rundunar sojan Najeriya ce
Jami’an hukumar tsaro ta DSS sun bincike jirgin tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar. Jirgin mallakin dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyar PDP ya sauke shi ne a filin
Sani Abubakar Danladi, dantakarar gwamnan jihar Taraba a karkashin jam’iyyar APC ya karbi mambobin jam’iyar UDP sama da mutane 5000 dama yan wasu jam’iyu dake jihar da suka sauya sheka
Aminu Waziri Tambuwal ne ya zo na biyu a zaben fitar da gwani na PDP Hukumar zaben Najeriya reshen jihar Sokoto ta ce babu sunan gwamnan jihar Aminu Waziri Tambuwal
Akalla mutum 12 Boko Haram ta kashe a harin da ta kai Dalori a karshen Oktoba Wasu mahara da ake kyautata zaton ‘yan Boko Haram ne sun kai hari a
Hukumar zabe ta kasa INEC a jihar Lagos ta wallafa cikakken bayanin yan takara 41 na jam’iyu daban-daban dake neman darewa kujerar gwamnan jihar. A cewar kamfanin Dillancin Labaran Najeriya
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa INEC ta ce jam’iyun siyasa 56 cikin 91 da aka yiwa rijista a kasarnan sun shirya shiga zaben shekarar 2019. Obo Effanga, kwamishinan
Rundunar sojin Najeriya ta yi ikirarin kakkabe ‘yan Boko Haram a wasu kauyuka da dama a jihar Borno. Sanarwar da rundunar sojin ta wallafa a shafinta na Twitter ta ce
Matsalar yin bahaya a filin Allah na ci gaba da zama wata babbar matsalar tsafta a kasashe masu tasowa kamar Najeriya. A wurare da dama na yankunan karkara har da
Kasar Cyprus ita ce koma baya a haifar yara, inda mace kan haifi Da daya tiloMasu bincike a jami’ar Washington a Amirka, sun ce an samu matukar raguwa a yawan
Ko a makwannin da suka gabata sai da aka yi wa jami’an lafiya allurar riga-kafin cutar Ebola a kasar Shugabannin hukumar lafiya ta duniya da hukumar agaji ta MDD sun
Ministan yada labarai, Alhaji Lai Muhammad ya ce gwamnatin tarayya tana kashe miliyan ₦3.5 a kowane wata wajen ciyar da Ibrahim Elzakzaky,shugaban kungiyar yan uwa musulmi ta Najeriya, da akafi
Dakarun sojin Najeriya na ikirarin yin galaba kan ‘yan Boko Haram, amma an ci gaba da kai hare-hare a wasu yankunan kasar musamman arewa maso gabas To rahotanni daga jihar
An sake gurfanar da shugaban kungiyar ‘yan uwa Musulmi ta ‘yan Shi’a (IMN) Sheikh Ibrahim el-Zakzaky a gaban wata babbar kotu da ke jihar Kaduna ranar Laraba. Wannan ne karon
Mambobin majalisar wakilai hudu da suka fito daga jam’iyar APC sun sanar da fitarsu daga jam’iyar. Mambobin hudu sun hada da Lam Adesina da Dada Awoleye daga jihar Oyo, Segun