Ƴan Bindiga Sun Sace Shugaban Karamar Hukuma Bayan Kashe Dogarinsa A Taraba

Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun sace, Boyi Manja shugaban karamar hukumar Takum ta jihar Taraba.

Lamarin ya faru ne a ranar Lahadi a garin Kofai-Ahmadu dake kan hanyar Takum-wukari a jihar.

Yan bindigar sun kuma kashe dogarinsa lokacin da suke ƙoƙarin yin garkuwar.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Taraba, Abdullahi Usman ya tabbatar da faruwar lamarin. Inda ya ce yan sandan na cigaba da bincike dazukan dake yankin domin ceto Manja.

More News

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Ministan tsaro Badaru ya yaba wa gwamnan Zamfara saboda tallafa wa aikin soji a jihar

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa da ci gaba da tallafa wa ayyukan soji a Jihar Zamfara.Ministan...