Ƴan sanda sun rufe majalisar dokokin Filato

Ƴan sanda sun sake rufe majalisar dokokin Plateau, a Jos babban birnin jihar.

Wannan lamarin dai ya haifar da zaman zullumi da neman tayar da tarzoma a harabar a yau Laraba.

Rahotanni sun nuna cewa wani dan majalisar, Gwottson Fom, daga mazabar Jos ta Kudu ya tabbatar da faruwar lamarin.

Dan majalisar wanda ya soki abin da ƴan sandan suka yi, ya ce matakin ya hana mambobin zamansu na yau Laraba.

More News

An samu ambaliyar ruwa a Adamawa

Anguwan Tana, al’ummar karamar hukumar Yola ta Arewa, sun shiga tasgaro a ranar Alhamis sakamakon ambaliya daga kogin Kilange da kogin Faro. Mazaunan garin...

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗaliban Jami’ar Tarayya da ke Gusau

An sace wasu daliban jami’ar tarayya ta Gusau da ba a tantance adadinsu ba da sanyin safiyar Juma’a. ‘Yan ta’addan masu yawan gaske sun...

Ƴan sanda sun kama masu safarar makamai wa ƴan bindiga

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Karasuwa a jihar Yobe sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da kai wa ‘yan bindiga makamai da...

An dakatar da dokar hana fita a Kano

Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta bayar da sanarwar kawo karshen dokar hana fita ta tsawon sa'a 24, da aka sanya a jihar.Mai...