[ad_1]
Jim kadan da dawowar sa daga kasar Burtaniya bayan gudanar hutun aiki na kwanaki goma, a yayin da yake zantawa da manema labarai a filin jirgin sama dake birnin tarayya Abuja, shugaba Buhari ua ce:
” Tabbas za mu cigaba garkame wadanda suka wawushe tare da mayar da tattalin arzikin kasarmu kasa.
“Jama’ar Nijeriya suna bukatar na ci gaba da yin hakan kuma zan yi hakan Insha Allah”.
[ad_2]