Zamu Ci gaba da kame Ɓarayin Gwamnati – Buhari

[ad_1]








Jim kadan da dawowar sa daga kasar Burtaniya bayan gudanar hutun aiki na kwanaki goma, a yayin da yake zantawa da manema labarai a filin jirgin sama dake birnin tarayya Abuja, shugaba Buhari ua ce:

” Tabbas za mu cigaba garkame wadanda suka wawushe tare da mayar da tattalin arzikin kasarmu kasa.

“Jama’ar Nijeriya suna bukatar na ci gaba da yin hakan kuma zan yi hakan Insha Allah”.




[ad_2]

More News

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riƙaƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 ƙirar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waɗanda suka...