Zaben 2023;Tinubu ya gana da sanatocin APC

A cigaba da kokarin da Bola Ahmad Tinubu yake na ganin ya lashe tikitin takarar shugaban kasa a jam’iyar APC dama lashe babban zaben kasa na shekarar 2023 a ranar Laraba,ya gana da yan majalisar datttawa da suka fito daga jam’iyar APC.

Tinubu ya gana da su ne domin bayyana musu aniyarsa tare da neman goyon bayansu a takararar da yake yi.

Tsohon gwamnan na jihar Lagos ya fadawa sanatocin irin nagarta da kuma kwarewar da yake da ita da yakamata su yi la’akari da su wajen goya mishi baya.

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...