Yaro ya kashe mahaifiyarsa a Kano

Wani yaro mai suna Iro Kwarangwal dan asalin Kano ya kashe mahaifiyarsa mai suna Jummai ta hanyar daba mata wuka a lokacin da suke rikici.

Lamarin dai ya faru ne a ranar Laraba da misalin karfe 5:30 na yamma a layin gidajen Karshen Kwalta da Rimin Kebe, a karamar hukumar Ungogo.

Wani ganau ya ce, “Ina tsaye a wajen gidana, kwatsam na ji kururuwa daga gidan marigayiyar.”

Ya bayyana cewa da gudu ya shiga domin ya ga ko zai iya taimakawa, sai ya tarar da matacciyar matar tana kukan neman taimako a cikin jini.

An ce wanda ya aikata laifin ya yi gaggawar barin wurin bayan da aka zarge shi da aikata mummunan laifin da ya aikata a kan mahaifiyarsa.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya ƙirƙiri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a ƙara wa ƴan bautar ƙasa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...