Yanzu Haka Ana Kan Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da ‘Yan Boko Haram A Jihar Borno

Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa yanzu haka ana kan bata-kashi tsakanin sojojin Nijeriya da ‘yan Boko Haram a garin Damasak dake jihar Borno.

Wani mazaunin yankin ya tabbatarwa da jaridar RARIYA cewa an soma musayar wutar ne tsakanin sojoji da ‘yan ta’addan tun wajen karfe bakwai na daren yau. Inda mazauna yankin suke ta yin gudun hijira suna barin garin domin cetar da rayuwarsu.

More News

Ƴansanda sun kama muggan ƴan fashi da makami

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a...

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riÆ™aƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 Æ™irar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...