Wata ta caka wa yarinya wuƙa saboda mahaifinta ya shawarci mijinta ya mata kishiya

Wata mata mai suna Fatima Alaramma ta daɓa wa yarinya ‘yar shekara bakwai mai suna Sharifa Usman wuka a ciki, inda ta zargi mahaifinta da baiwa mijinta shawarar ya auri mata ta biyu.

Fatima ta jefar da yarinyar ne bayan ta daba mata wuka a wani gini da ba a kammala ba a Mariri, unguwar Hotoro a Kumbotso a cikin birnin Kano.

An ta samu labarin cewa lamarin ya faru ne a unguwar Gadon Kaya da ke Gwale a cikin birnin Kano.

Wadanda suka ga lamarin sun shaida cewa matar wadda a halin yanzu ta gudu ta yanke shawarar daukar fansa kan diyar mutumin da yanzu haka take jinya a asibitin koyarwa na Aminu Kano (AKTH).

More News

Ribadu ya koka kan yadda jami’an tsaro suke sayarwa da ƴan ta’adda bindigogi

Mai bawa shugaban shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce wasu daga jami'an ƴan sanda da kuma sojoji suna ɗaukar bindigogi daga...

Gwamnan Legas Sanwo-Olu ya kara mafi ƙarancin albashi zuwa naira 85,000

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma'aikatan jihar.Sanwo-Olu ya bayyana hakan...

Sama da mutane 100 aka tabbatar sun mutu a gobarar hatsarin tankar mai a Jigawa

Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan...

Sojoji sun kashe ɗan Boko Haram a Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa Haɗin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso...