Wata Mata Ta Nemi Kotu Da Ta Raba Aurenta Da Mijinta Domin Yana Takura Mata Da Jima’i

[ad_1]








A ranar Laraba ne kotun dake Iseyin jihar Oyo ta warware auren Baliki Oke da mijinta Arowolo bayan kuka da ta kai cewa yana matsa mata da yawan jima’I.

” Shekarun mu 7 da aure amma kuma abin sai kara gaba yake. Kullum dai aka hadu ayi harka. Ya kan dawo daga office da rana tsaka don ya kwanta dani, bayan haka ya koma wurin aiki, Hakan bai hana shi nema na da dare kullum ne kuma.”

Baliki ta ce mijinta kan lakada mata duka a duk ranar da ta ki amince masa domin shi a ra’ayinsa sai ya kwana da mace sau bakwai a rana sannan yake gamsuwa.

Gogan naka kuwa bai musanta haka ba, Arowolo yace tabas yawan son kwana da mace ya zama masa matsala a rayuwa domin har ya nemi magani kan haka.

Arowolo ya roki kotu da kada ta raba auren su cewa ya yi alkawarin neman taimako akan matsalar da yake fama da shi.

Alkalin kotun Adelodun Raheem ya raba auren Baliki da Arowolo kan cewa Baliki da ‘yan uwan ta sun dage cewa ba za ta ci gaba da auren ba.




[ad_2]

More News

Zanga-zanga: An jibge ƴan sanda 4200 a Abuja

Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta tura ƴan sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haƙuri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...