Wasu ‘Yan Jam’iyyar APC A Adamawa Da Taraba Suna Matsa Lamba Abi Tsarin Kato Bayan Kato.

Da alamun dai da sauran rina a kaba game da tsarin da za’a bi wajen zaben fidda gwani na ‘yan takarar kujerar gwamna a inuwar jam’iyar APC dake mulki,musamman a jihohin Adamawa da Taraba,inda shugabanin jam’iyar na kasa ke tabbatar da cewa ra’ayi mafi rinjaye ne za’a bi domin fidda dan takara walau ta hanyar amfani da wakilai wanda aka fi sani da delegates ko kuma yar tinke.

Kwamred Mustapha Salisu dake zama mataimakin shugaban jam’iyar ta APC a Najeriya mai kula da jihohin Arewa maso Gabas, yace sun sami korafe korafe da dama a jihohin Adamawa da Taraba to amma za’a bi ra’ayin dake da rinjaye ne na ‘yan kwamitin jihohi.

Wannan ma kuma na zuwa ne yayin da ‘yan takara irinsu Mallam Nuhu Ribadu,tsohon shugaban hukumar EFCC,ke cewa wannan karon dole a samu sauyi .

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...