Wani mai garkuwa da mutane da ya sha Tramadol ya cigaba da bacci kwanaki 6 bayan da aka kama shi

[ad_1]

Rundunar Æ´ansandan jihar Ondo ta bayyana cewa mutumin da ta kama wanda ake zargi da yin garkuwa da mutane na cigaba da sharara bacci kwanaki shida bayan da aka kama shi.

An kama mutumin da ake zargin a ranar Lahadi lokacin da shi da sauran abokan ta’addancinsa suka yi Æ™oÆ™arin yin garkuwa da wata mata dake da shagon sayar da magunguna a Owo dake jihar Ondo.

Ance mutumin ya fita daga hayyacinsa lokacin da suke tsaka da shirin yin garkuwa da matar.

Femi Joseph, mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Ondo ya ce har ya zuwa yanzu Æ´ansanda sun gaza tatsar wasu bayanai masu muhimmanci a gurinsa.

Joseph ya ce litita ya tabbatar da cewa ya daddaki kwayar Tramadol mai yawa shiyasa yake ta sharara bacci.

Ya kara da cewa an samu 400mg na Tramadol aljihunsa lokacin da aka kama shi.

[ad_2]

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...