Wani gini ya ruguzo kan mutane a Abuja

Mutane da dama ne suka makale a kasan É“araguzan wani gini da ya ruguzo a yankin Sabon Lugbe dake birnin tarayya Abuja.

Wasu bayanai sun bayyana cewa ginin ya ruguzo ne da yammacin ranar Asabar.

Wasu fefayen bidiyo da aka wallafa a soshiyal midiya sun nuna yadda mutane suke aikin ceton mutanen da abun ya rutsa da su.

“Mutane suna Æ™asan É“araguzai gini ne da ake kan aikinsa.”

“Muna kira ga gwamnati da hukumomin da abun ya shafa da su zo su ceto mutanennda suka maÆ™ale a cikin É“araguzan ginin,”a cewar wani dake magana da manema labarai a wurin.

Kawo yanzu dai babu wata sanarwa daga hukumomi kan yawan mutanen da abun ya rutsa da su.

Rushewar ginin na zuwa ne Æ´an kwanaki kaÉ—an bayan da wani ya ruguzo a jihar Lagos.

More News

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da dokar kafa hukumar kula da masu buƙata ta musamman

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar  da za ta kula da da mutane masu buÆ™ata ta...

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da dokar kafa hukumar kula da masu buƙata ta musamman

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar  da za ta kula da da mutane masu buÆ™ata ta...

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da dokar kafa hukumar kula da masu buƙata ta musamman

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar  da za ta kula da da mutane masu buÆ™ata ta...

Wuta ta kama tashar jirgin ƙasa na zamani a Legas

Wuta ta tashi a kan wani ƙaramin yanki na layin Lagos Blue Line a wuri da ke fuskantar tashar NEPA, kusa da gadar Eko,...