Wani dan Najeriya ya cakawa danuwansa dan Najeriya wuka a Kasar Afirka ta Kudu

[ad_1]








Wani dan Najeriya dake ƙasar Afirka ta Kudu,Okolie Olileanyi Paul ya rasa ransa a hannun danuwansa dan Najeriya.

Hakan na zuwa ne kusan makonni uku bayan da wani dan Najeriya, Lawrence Nwarienne ya harbe wani dan Najeriya,Chibuzor Nwanko mai shekaru 42.

Ƙungiyar yan Najeriya dake zaune a kasar Afirka ta Kudu a wata sanarwa da jami’in yada labaran kungiyar,Cif Iyke Odefa,ya fitar ya ce, Paul mai shekaru 28 a duniya, ya fito ne daga karamar hukumar AAwgu ta Jihar Enugu ana zargin ya mutu sakamakon caka masa wuka da wani mai suna, Donald Modi ya yi, wanda ya fito daga karamar hukumar Ika maso gabas dake jihar Delta.

Oyedafa ya ce an cakawa marigayin wuka ne sakamakon ce-ce kuce har ta kai su ga yin faÉ—a.




[ad_2]

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...