Wadanda suka kashe wani fasto a Kaduna sun bukaci a biya su miliyan ₦5 kafin su sako matarsa

[ad_1]








Masu garkuwa da Talatu, matar Hosea Akuchi wani fasto da ƴanbindiga suka kashe sun bukaci a biya su miliyan ₦5 kafin su sake ta.

An sace matar ne bayan da aka kashe mijinta dai-dai lokacin da ya yi wa masu garkuwar turjiya a gidansu dake Guguwa a karamar hukumar Igabi.

Wata majiya dake cocin ta bayyana cewa masu garkuwa sun tuntubi iyalan faston domin bayyana buƙatar tasu.

“Masu garkuwar sun kira yau inda suka ce suna bukatar mu biya su miliyan ₦5 kafin su sako mana ita.




[ad_2]

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waɗanda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...