Tinubu: Ina da ƙwarin gwiwar zama shugaban ƙasa a 2023

Uban jam’iyyar APC a Najeriya, Mista Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa yana da ƙwarin gwiwa game da burinsa na zama shugaban Najeriya a shekarar 2023

Wannan na zuwa ne mako guda bayan ya bayyana aniyar tasa ga Shugaba Muhammadu Buhari a Abuja.

Mista Tinubun ya bayyana ƙwarin gwiwar tasa ne bayan ya ziyarci tsohon gwamnan Oyo, Rashidi.

More News

Zanga-zanga: An jibge ƴan sanda 4200 a Abuja

Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta tura ƴan sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haƙuri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...