Tankar ruwa ta kashe mutum biyu a Kano

Wani bala’i ya afku a ranar Lahadin a kusa da titin Baban Gwari da ke kan titin Katsina a jihar Kano inda wasu mutane biyu suka rasa rayukansu bayan da suka makale a cikin wata tankar ruwa.

Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar kashe gobara ta jihar Saminu Abdullahi ya fitar ranar Lahadi.

Abdullahi ya ce yayin da suke cikin tankin, wadanda abin ya shafa sun fita daga hayyacinsu zato ba tsammani sakamakon shakewar da suka yi.

Ya bayyana cewa wani direban babbar mota da ya isa wurin, shi ne ya kawo labarin a lokacin da aka neme su ta wayar tarho ba a dame su ba.

More News

Ƴansanda sun hallaka masu garkuwa da mutane

Ƴansanda sun hallaka wasu masu garkuwa da mutane uku da ake zargin sun yi yunkurin yin garkuwa da matar wani dan majalisar dokokin jihar...

Ƴansanda a Katsina sun yi nasarar cafke wasu tantiran masu safarar alburusai wa ƴanbindiga

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina a ranar Juma’a ta sanar da cewa ta kama wasu manyan ‘yan bindiga guda uku tare da kwato manyan...

Tinubu ya amince da mafi karancin albashi na N70,000

Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin...

Mutanen Isra’ila sama da rabin miliyan sun tsere saboda yakin Gaza

Mutanen Isra'ila sama da rabin miliyan ɗaya ne suka fice daga ƙasar kuma ba su koma ba a watanni shida na farkon yaƙin Isra'ila...