Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Ta’adda Dirar Mikiya A Jihar Zamfara

[ad_1]








Rundunar Sojin Saman Najeriya ta ce dakarunta na karkashin lemar rundunar tsaro ta ‘Dirar Mikiya’ ta tarwatsa rundunar ‘yan fashi a dajin Sububu, Birnin Magaji da dajin Rugu a Jihar Zamfara.

A ranar litinin ne jami’in hulɗa da jama’ar rundunar, Air Commodore Ibikunle Daramola, ya bayyana hakan a Abuja.




[ad_2]

More News

Ƴansanda sun kama muggan ƴan fashi da makami

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a...

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riƙaƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 ƙirar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...