[ad_1]
Rundunar Sojin Saman Najeriya ta ce dakarunta na karkashin lemar rundunar tsaro ta ‘Dirar Mikiya’ ta tarwatsa rundunar ‘yan fashi a dajin Sububu, Birnin Magaji da dajin Rugu a Jihar Zamfara.
A ranar litinin ne jami’in hulɗa da jama’ar rundunar, Air Commodore Ibikunle Daramola, ya bayyana hakan a Abuja.
[ad_2]