Sojoji sun kashe Æ´an bindiga 6 a Kaduna

Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 6 lokacin da suke sintiri a yankin ƙananan hukumomin Birnin Gwari da Giwa a jihar Kaduna.

Samuel Aruwan kwamishinan tsaro da al’amuran cikin gida shi ne ya bayyana haka inda ya ce sojojin sun samu makamai da harsashi da suka haÉ—a da bindigar AK-47 guda biyu gidan harshi guda 4, yunifam É—in yan ta’addar na mutum 40 da kuma baburan hawa 9.

Sanarwar ta ce sojojin sun yi arangama da Æ´an bindigar ne a yankin Mindaro, Kidandan da kuma Ngade.

Aruwan ya ce gwamnan jihar, Uba Sani ya ya yaba tare da jin É—aÉ—in labarin kisan yan bindigar.

More News

An sake gano gawar wani shugaban Fulani da ya ɓata a jihar Filato

An gano gawar wani Arɗon Fulani, Umar Ibrahim da ya ɓace a cikin wata rijiya dake kauyen Jokom a ƙaramar hukumar Mangu ta...

An kama Æ´an kungiyar IPOB 18 da ake zargi da kisan Æ´an sanda

Rundunar yan sandan jihar Imo ta kama mutane 18 da ake zargi da zama yan kungiyar IPOB da suke da hannu a kisan Æ´an...

Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da zaɓen gwamnan jihar Sokoto

Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja ta tabbatar da zaɓen, Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto. Rukunin alkalan kotun su uku sun yi watsi da...

Kotun ɗaukaka ta soke zaɓen shugaban majalisar dokokin jihar Kaduna

Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja, ta soke zaɓen kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Liman. Alkalan kotun uku sun bayar da umarni da a sake...