Sojoji sun kama ƴan bindiga biyu da suka je asibiti a duba lafiyar su

Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a wani asibiti dake Kaduna

Mutanen biyu sun je wani asibiti ne mai zaman kansa domin samun kulawar likitoci biyo bayan raunukan da suka samu a yayin da ake musayar wuta a wata fafatawa da jami’an tsaro.

Bisa dogaro da bayanan sirri da jami’an tsaron suka samu ne ta kai ga damƙe mutanen a wani samame da aka kai asibitin.

More News

Sojoji sun kama ƴan bindiga biyu da suka je asibiti a duba lafiyar su

Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a...

Gwamnatin tarayya ta sanar da ranar hutun bikin samun ƴancin kai

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Talata, 1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutun bikin tunawa da ranar da Najeriya ta samu ƴan cin...

Jami’an EFCC sun kai samame gidajen kwanan ɗaliban UDUS

Jami’an Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) sun kai wani samame da tsakar dare a kan gidajen kwanan dalibai na...

Wasu matasa uku da ake zargi da garkuwa da mutum sun gurfana a gaban kotu a Kano

Wasu matasa guda uku sun bayyana a gaban wata kotun majistire dake zamanta a unguwar Gyadi-Gyadi dake Kano inda ake tuhumarsu da zargin  yin...