Sojoji sun ceto mutane 6 da aka yi garkuwa da su a Kaduna

Rundunar Sojan Najeriya Shiya ta 1 ta ce dakarunta sun ceto mutane 6 da aka yi garkuwa da su a yayin da aka kashe É—an bindiga guda É—aya a musayar wuta.

Mai rikon muÆ™amin darakta hulda da jama’a na Rundunar Sojan Najeriya Shiya ta 1 dake Kaduna, Kanal Musa Yahaya wanda ya tabbatar da haka cikin wata sanarwa da ya fitar a Kaduna ya ce an ceto mutanen ne a ranar Juma’a.

Yahaya ya ce cigaba da kakkabe yan bindiga daga maboyarsu na haifar da mai ido.

Ya ce rundunar ta yi amfani da bayanan da ta samu cewa wasu yan bindiga sun sace mutane 6 a yankin Hayin Tsando na Maraban Jos a karamar hukumar Igabi ta jihar.

Sojoji sun hanzarta kaddamar bincike tare da kokarin ceto mutane har ta kai ga sun yi musayar wuta da yan bindiga.

“A lokacin arangamar sojoji sun ceto mutane 6 da aka yi garkuwa da su samun bindigar AK-47 guda biyu tare kashe É—an bindiga É—aya a yayin da sauran suka tsere da raunin harbin bindiga,” a cewar sanarwar.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...