Shugaba Buhari Ya Shawarci ‘Yan Siyasa Su Zage Damtse Wajen Samar Da Romon Dimokuradiya Ga Al’ummar Da Suka Zabe Su

[ad_1]








A cikin jawabin da ya yi jim kadan da dawowar sa daga kasar Birtaniya, shugaban kasa Buhari ya shawarci ‘yan siyasa da su zage damtse wajen samarda romon dimokuradiya ga al’ummar da suka zabe su, sannan su wayarwa mutanen mazabunsu kai akan su mallaki katin zabe domin samun damar zaben dantakarar da ya kwanta mu su a rayi a zabe mai zuwa na 2019.

Wannan kira na Shugaban kasa Buhari ya sha bamban da kiraye kirayen da aka saba ji a bakin manyan ‘yan siyasar kasar nan, sakamakon yadda ya bada shawarar ba tare da ya nuna a zabe shi ba, kawai ya bayyana cewar ‘yan Nijeriya su zabi dan takarar da ya kwanta mu su a rayi ne sabanin yadda wasu yan siyasar ke yi.




[ad_2]

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...