Rundunar ƴansanda ta bawa Edwin Clark hakuri

[ad_1]

Rundunar ƴansandan Najeriya, ta bawa,Edwin Clark hakuri kan samamen da wasu ƴansanda suka kai gidansa dake Abuja.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN ya rawaito cewa Jimoh Moshood mai magana da yawun rundunar ƴansandan Najeriya shine ya bayyana haka cikin wata sanarwa da yafitar Abuja.

Moshood ya ce tuni aka tura wata tawagar ƴansanda zuwa gidan Clark ciki har da naibin babban sifetan ƴansanda mai kula da ayyuka da kuma wasu kwamishinonin ƴansanda.

Jaridar The Cable a ranar Talata ta rawaito cewa ƴansanda sun mamaye gidan Clark da misalin karfe 1:30 na rana bayan da suka nuna masa takardar izinin bincike.

Clark ya shedawa jaridar cewa babu wani abun laifi da suka samu a gidansa.

[ad_2]

More News

Ƴan sanda sun kama masu sayen kuri’a a zaben gwamnan Edo

Jami'an rundunar ƴan sandan Najeriya sun kama wasu mutane 9 da ake zarginsu da sayen kuri'a da kuma mallakar kuri'ar da aka riga aka...

Ƴansanda sun kama muggan ƴan fashi da makami

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a...

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riƙaƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 ƙirar gida...