Osinbajo ya ziyarci wurin da gini ya rufta a Abuja

[ad_1]








Mukaddashin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya ziyarci wurin da wai ginin bene mai hawa uku ya rufta yau a Abuja.

Mutum guda aka rawaito ya mutu ya yin da ake fargabar makalewar wasu mutanen 18 cikin baraguzai.

Muhammad Musa Bello, ministan babban birnin tarayya Abuja da kuma sakataren gwamnatin tarayya,Boss Mustapha na daga cikin wadanda suka raka mataimakin shugaban kasar ya zuwa wurin.

Ga wasu daga cikin hotunan ziyarar ta mukaddashin shugaban ƙasar.




[ad_2]

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...