[ad_1]
Mukaddashin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya ziyarci wurin da wai ginin bene mai hawa uku ya rufta yau a Abuja.
Mutum guda aka rawaito ya mutu ya yin da ake fargabar makalewar wasu mutanen 18 cikin baraguzai.
Muhammad Musa Bello, ministan babban birnin tarayya Abuja da kuma sakataren gwamnatin tarayya,Boss Mustapha na daga cikin wadanda suka raka mataimakin shugaban kasar ya zuwa wurin.
Ga wasu daga cikin hotunan ziyarar ta mukaddashin shugaban ƙasar.
[ad_2]