Osinbajo ya ziyarci wurin da gini ya rufta a Abuja

[ad_1]








Mukaddashin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya ziyarci wurin da wai ginin bene mai hawa uku ya rufta yau a Abuja.

Mutum guda aka rawaito ya mutu ya yin da ake fargabar makalewar wasu mutanen 18 cikin baraguzai.

Muhammad Musa Bello, ministan babban birnin tarayya Abuja da kuma sakataren gwamnatin tarayya,Boss Mustapha na daga cikin wadanda suka raka mataimakin shugaban kasar ya zuwa wurin.

Ga wasu daga cikin hotunan ziyarar ta mukaddashin shugaban ƙasar.




[ad_2]

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...