Nijeriya Ta Amfana Da Ayyukan Raya Kasa Na Tiriliyan Biyu Daga China — Buhari

[ad_1]








Shugaba Muhammad Buhari ya tabbatar da cewa a bisa taimakon kasar China, Nijeriya ta samu damar aiwatar da ayyukan raya kasa daban daban da kudinsu ya kai Naira Tiriliyan biyu.

Buhari ya yi wannan ikirarin ne a yayin wata tattaunawa na mahalarta taron hadin guiwa na kasashen Afrika da China ( FOCAC) inda ya nuna cewa daga cikin wadannan ayyuka har da aikin hanyar jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja wanda aka yi amfani da sabon fasahar da China ta kirkiro.




[ad_2]

More News

Ƴan sanda sun kama masu sayen kuri’a a zaben gwamnan Edo

Jami'an rundunar ƴan sandan Najeriya sun kama wasu mutane 9 da ake zarginsu da sayen kuri'a da kuma mallakar kuri'ar da aka riga aka...

Ƴansanda sun kama muggan ƴan fashi da makami

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a...

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riƙaƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 ƙirar gida...