Nan da mako biyu Tinubu zai gabatar da kasafin kuɗin 2024 ga majalisa

Shugaba Bola Tinubu zai gabatar da kasafin kudin 2024 ga majalisar dokokin kasar nan da makonni biyu masu zuwa.

Shugaban zai kuma mika karin kasafin kudin na shekarar 2023 ga majalisar dokokin kasar domin tantancewa.

Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan kasafin kudi, Sanata Solomon Adeola, wanda ya bayyana hakan yayin taron kaddamar da kwamitin ya bayyana cewa majalisar kasar za ta tabbatar da cewa an zartar da kasafin kudin shekarar 2024 kafin ranar 31 ga watan Disamba, 2024.

More News

Ƴansanda sun hallaka masu garkuwa da mutane

Ƴansanda sun hallaka wasu masu garkuwa da mutane uku da ake zargin sun yi yunkurin yin garkuwa da matar wani dan majalisar dokokin jihar...

Ƴansanda a Katsina sun yi nasarar cafke wasu tantiran masu safarar alburusai wa ƴanbindiga

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina a ranar Juma’a ta sanar da cewa ta kama wasu manyan ‘yan bindiga guda uku tare da kwato manyan...

Tinubu ya amince da mafi karancin albashi na N70,000

Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin...

Mutanen Isra’ila sama da rabin miliyan sun tsere saboda yakin Gaza

Mutanen Isra'ila sama da rabin miliyan ɗaya ne suka fice daga ƙasar kuma ba su koma ba a watanni shida na farkon yaƙin Isra'ila...