Nadin Sabon Shugaban Hukumar DSS Ya Bar Baya Da Kura

Shugaban kasar Najeriya ya amince da nada Yusuf Magaji Bichi a matsayin sabon darakta janar na hukumar tsaron farin kaya ta DSS . Dan asalin jihar Kano ya samu horon aiki a Birtaniya ya kuma rike daraktan hukumar ta DSS a jihohin Jigawa Neja Sokoto da Abia.

Sai dai gamayyar dattawan kudancin Najeriya da na ‘yan tsakiyar kasar sunki amincewa da wannan nadi, inda suka zargi gwamnatin Buhari da fifita ‘yan arewacin najeriya.

A cikin wata sanarwa da suka fitar tace daga yanzu jama’ar kudancin Najeriya sunyi wa gwamnnatin Buhari yankan kauna ganin yadda aka cire dan kudancin kasar aka maye gurbin sa da dan Arewa.

More News

Ƴansanda sun kama muggan ƴan fashi da makami

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a...

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riÆ™aƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 Æ™irar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...